Ta'azaiyya
Автор: GTA Hausa
Загружено: 2026-01-20
Просмотров: 14
Mai dakin tsohon gwamnan jihar Kano, Hajiya Halima Ibrahim Shekarau, ta ce suna kira da babban murya ga hukumomin da suka dace na daukar matakan da suka kamata ga wadanda suka aikata kissan gilla ga Fatima Abubakar da ‘yayanta shida
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео mp4
-
Информация по загрузке: