Mu bar wata yaudara shugabanni mu ne matsala a arewa - Uba Sani
Автор: BBC News Hausa
Загружено: 2024-08-03
Просмотров: 47630
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya ce lokaci bai ƙure ba ga shugabanni a arewacin Najeriya su farka, su tsamo al'ummominsu daga halin fatara da rashin ilimi da ke addabar yankin.
Gwamnan ya bayyana haka ne ga BBC a kan zanga-zangar da aka shiga a faɗin Najeriya.
Доступные форматы для скачивания:
Скачать видео mp4
-
Информация по загрузке: